Hausa - Sorah Az-Zalzalah ( The Earthquake )

Noble Quran » Hausa » Sorah Az-Zalzalah ( The Earthquake )

Choose the reader


Hausa

Sorah Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Verses Number 8
إِذَا زُلْزِلَتِ الْأَرْضُ زِلْزَالَهَا ( 1 ) Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Ayaa 1
Idan aka girgiza ƙasa, girgizawarta.
وَأَخْرَجَتِ الْأَرْضُ أَثْقَالَهَا ( 2 ) Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Ayaa 2
Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.
وَقَالَ الْإِنسَانُ مَا لَهَا ( 3 ) Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Ayaa 3
Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"
يَوْمَئِذٍ تُحَدِّثُ أَخْبَارَهَا ( 4 ) Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Ayaa 4
A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.
بِأَنَّ رَبَّكَ أَوْحَىٰ لَهَا ( 5 ) Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Ayaa 5
cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.
يَوْمَئِذٍ يَصْدُرُ النَّاسُ أَشْتَاتًا لِّيُرَوْا أَعْمَالَهُمْ ( 6 ) Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Ayaa 6
A rãnar nan mutane za su fito dabam-dabam domin a nuna musu ayyukansu.
فَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ خَيْرًا يَرَهُ ( 7 ) Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Ayaa 7
To, wanda ya aikata (wani aiki) gwargwadon nauyin zarra, na alheri, zai gan shi.
وَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ شَرًّا يَرَهُ ( 8 ) Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Ayaa 8
Kuma wanda ya aikata gwargwadon nauyin zarra na sharri, zai gan shi.

Random Books

Choose language

Choose Sorah

Random Books

Choose tafseer

Participate

Bookmark and Share