Noble Quran » Hausa » Sorah Al-Inshiqaq (The Splitting Asunder)
Choose the reader
Hausa
Sorah Al-Inshiqaq (The Splitting Asunder) - Verses Number 25
وَأَلْقَتْ مَا فِيهَا وَتَخَلَّتْ ( 4 ) 
Kuma ta jẽfar da abin da yake a cikinta, tã wõfinta daga kõme.
يَا أَيُّهَا الْإِنسَانُ إِنَّكَ كَادِحٌ إِلَىٰ رَبِّكَ كَدْحًا فَمُلَاقِيهِ ( 6 ) 
Ya kai mutum! Lalle ne kai mai aikin wahal da kai ne zuwa ga Ubangijinka, wahala mai tsanani, To, kai mai haɗuwa da Shi ne.
وَيَنقَلِبُ إِلَىٰ أَهْلِهِ مَسْرُورًا ( 9 ) 
Kuma ya jũya zuwa ga iyãlinsa (a cikin Aljanna), yanã mai raha.
وَأَمَّا مَنْ أُوتِيَ كِتَابَهُ وَرَاءَ ظَهْرِهِ ( 10 ) 
Kuma amma wanda aka bai wa littãfinsa, daga wajen bãyansa.
إِنَّهُ كَانَ فِي أَهْلِهِ مَسْرُورًا ( 13 ) 
Lal1e ne shi, yã kasance (a dũniya) cikin iyãlinsa yanã mai raha.
بَلَىٰ إِنَّ رَبَّهُ كَانَ بِهِ بَصِيرًا ( 15 ) 
Na'am! Lalle ne, Ubangijinsa Ya kasance Mai gani gare shi.
وَإِذَا قُرِئَ عَلَيْهِمُ الْقُرْآنُ لَا يَسْجُدُونَ ۩ ( 21 ) 
Kuma idan an karanta Alkur'ãni a kansu, bã su yin tawãli'u?
Random Books
- SAKO ZUWA GA ALHAZAI DA 'YAN UMRA-
Source : http://www.islamhouse.com/p/156358
 - INA ALLAH YA KE?INA ALLAH YA KE? (Nazari Akan Daukakar Allah Bisa Al’arshi A Ra’ayin Magabata Da Na Bayansu)
Source : http://www.islamhouse.com/p/259886
 - Mai Rabon Ganin BaxiMai Rabon Ganin Baxi
Source : http://www.islamhouse.com/p/156345
 - Kawar Da Shubha-
Formation : محمد بن عبد الوهاب
Source : http://www.islamhouse.com/p/339828
 - GYARA KAYANKA YI HATTARA DA-
Source : http://www.islamhouse.com/p/156338
 












