Noble Quran » Hausa » Sorah Al-Inshiqaq (The Splitting Asunder)
Choose the reader
Hausa
Sorah Al-Inshiqaq (The Splitting Asunder) - Verses Number 25
وَأَلْقَتْ مَا فِيهَا وَتَخَلَّتْ ( 4 )

Kuma ta jẽfar da abin da yake a cikinta, tã wõfinta daga kõme.
يَا أَيُّهَا الْإِنسَانُ إِنَّكَ كَادِحٌ إِلَىٰ رَبِّكَ كَدْحًا فَمُلَاقِيهِ ( 6 )

Ya kai mutum! Lalle ne kai mai aikin wahal da kai ne zuwa ga Ubangijinka, wahala mai tsanani, To, kai mai haɗuwa da Shi ne.
وَيَنقَلِبُ إِلَىٰ أَهْلِهِ مَسْرُورًا ( 9 )

Kuma ya jũya zuwa ga iyãlinsa (a cikin Aljanna), yanã mai raha.
وَأَمَّا مَنْ أُوتِيَ كِتَابَهُ وَرَاءَ ظَهْرِهِ ( 10 )

Kuma amma wanda aka bai wa littãfinsa, daga wajen bãyansa.
إِنَّهُ كَانَ فِي أَهْلِهِ مَسْرُورًا ( 13 )

Lal1e ne shi, yã kasance (a dũniya) cikin iyãlinsa yanã mai raha.
بَلَىٰ إِنَّ رَبَّهُ كَانَ بِهِ بَصِيرًا ( 15 )

Na'am! Lalle ne, Ubangijinsa Ya kasance Mai gani gare shi.
وَإِذَا قُرِئَ عَلَيْهِمُ الْقُرْآنُ لَا يَسْجُدُونَ ۩ ( 21 )

Kuma idan an karanta Alkur'ãni a kansu, bã su yin tawãli'u?
Random Books
- ALAKA TSAKANIN AHLUL - BAITI DA SAHABBAI-
Source : http://www.islamhouse.com/p/104600
- TAFSIRIN USHURIN KARSHE NA AL KURANI MAI GIRMA-
Source : http://www.islamhouse.com/p/250950
- QADDARA TA RIGA FATA-
Source : http://www.islamhouse.com/p/156356
- SU WANE NE MASOYAN AHLUL BAITI ?SU WANE NE MASOYAN AHLUL BAITI ?
Source : http://www.islamhouse.com/p/156352
- SIFAR HAJJI DA UMRA-
Source : http://www.islamhouse.com/p/315025