Hausa - Sorah Al-'adiyat ( Those That Run )

Noble Quran » Hausa » Sorah Al-'adiyat ( Those That Run )

Choose the reader


Hausa

Sorah Al-'adiyat ( Those That Run ) - Verses Number 11
وَالْعَادِيَاتِ ضَبْحًا ( 1 ) Al-'adiyat ( Those That Run ) - Ayaa 1
Ina rantsuwa da dawãki mãsu gudu suna fitar da kũkan ciki.
فَالْمُورِيَاتِ قَدْحًا ( 2 ) Al-'adiyat ( Those That Run ) - Ayaa 2
Mãsu ƙyasta wuta (da kõfatansu a kan duwatsu) ƙyastawa.
فَالْمُغِيرَاتِ صُبْحًا ( 3 ) Al-'adiyat ( Those That Run ) - Ayaa 3
Sa'an nan mãsu yin hari a lokacin asuba.
فَأَثَرْنَ بِهِ نَقْعًا ( 4 ) Al-'adiyat ( Those That Run ) - Ayaa 4
Sai su motsar da ƙũra game da shi.
فَوَسَطْنَ بِهِ جَمْعًا ( 5 ) Al-'adiyat ( Those That Run ) - Ayaa 5
Sai su shiga, game da ita (ƙũrar), a tsakãnin jama'ar maƙiya.
إِنَّ الْإِنسَانَ لِرَبِّهِ لَكَنُودٌ ( 6 ) Al-'adiyat ( Those That Run ) - Ayaa 6
Lalle ne mutum mai tsananin butulci ne ga Ubangijinsa.
وَإِنَّهُ عَلَىٰ ذَٰلِكَ لَشَهِيدٌ ( 7 ) Al-'adiyat ( Those That Run ) - Ayaa 7
Lalle ne shi mai shaida ne a kan laifinsa dl haka.
وَإِنَّهُ لِحُبِّ الْخَيْرِ لَشَدِيدٌ ( 8 ) Al-'adiyat ( Those That Run ) - Ayaa 8
Kuma 1alle ne ga dũkiya shi mai tsananin so ne.
أَفَلَا يَعْلَمُ إِذَا بُعْثِرَ مَا فِي الْقُبُورِ ( 9 ) Al-'adiyat ( Those That Run ) - Ayaa 9
Shin, bã ya da sanin lõkacin da aka tõne abin da yake cikin kaburbura.
وَحُصِّلَ مَا فِي الصُّدُورِ ( 10 ) Al-'adiyat ( Those That Run ) - Ayaa 10
Aka bayyana abin da ke cikin zukata.
إِنَّ رَبَّهُم بِهِمْ يَوْمَئِذٍ لَّخَبِيرٌ ( 11 ) Al-'adiyat ( Those That Run ) - Ayaa 11
Lalle ne Ubangijinsu, game da su a ranar nan Mai ƙididdigewa ne?

Random Books

Choose language

Choose Sorah

Random Books

Choose tafseer

Participate

Bookmark and Share